iqna

IQNA

kasar Tunisiya
Tehran (IQNA) Ministan harkokin addini na kasar Tunusiya ya jaddada cewa, duk da adawar da masu tsattsauran ra'ayi ke yi, gwamnatin kasar ta kuduri aniyar aiwatar da shirin samar da makarantun kur'ani a masallatai na larduna daban-daban na kasar, domin inganta harkokin koyar da kur'ani ga dalibai.
Lambar Labari: 3487951    Ranar Watsawa : 2022/10/03